1 Kings 19:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A can ya shiga kogo ya kwana. Sai maganar Ubangiji ta zo masa, ta ce, “Me kake yi a nan, Iliya?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ نَنْ يَشِغَ كُواْغُوانْ دُوڟٜىٰ دُواْمِنْ يَݣُونْتَ سَبُواْدَ دَرٜىٰ يَيِ؞ سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَيِ مَغَنَ دَ إِلْيَاسُ ثٜىٰوَ «إِلْيَاسُ مٜىٰ كَكٜىٰيِ أَنَنْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A can ya shiga wani kogo domin ya kwana. Ba labari sai Ubangiji ya yi magana da shi, ya ce masa, “Me kake yi a nan, Iliya?”