1 Kings 2:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da lokacin mutuwar Dawuda ya yi kusa, sai ya gargaɗe Solomon ɗansa, ya ce,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ لُواْكَثِنْ مُتُوَرْ سَرْكِے دَاوُدَ يَيِ كُسَ، سَيْ يَكِرَا طَنْسَ سُلَيْمَٰنُ يَغَرْغَطٜىٰشِ يَثٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da lokacin rasuwar Dawuda ya gabato, sai ya yi wa ɗansa Sulemanu gargaɗi na ƙarshe, ya ce,