1 Kings 2:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Dawuda ya huta tare da kakanninsa. Sai aka binne shi a Birnin Dawuda.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً دَاوُدَ يَكُواْمَ غَ كَاكَنِّنْسَ، عَكَ بِنّٜىٰشِ أَ عُرُوشَلِيمَ، بِرْنِنْ دَاوُدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Dawuda ya rasu, aka binne shi a birnin Urushalima.