1 Kings 2:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce, “Kamar yadda kika sani, mulkin nan nawa ne. Dukan Isra’ila suna ɗaukana a matsayin sarki. Amma abubuwa suka canja, sai mulkin ya koma ga ɗan’uwana; gama ya zo masa daga Ubangiji ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَدُواْنِيَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «كِنْ سَنِ ثٜىٰوَ دَا مَا مُلْكٍ نَوَنٜىٰ، كُمَ دُكَنْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُنْسَا رَيْ ثٜىٰوَ نِے ذَنْيِ مُلْكِ؞ عَمَّا أَبُبُوَ سُكَ ثَنْجَ، سَيْ مُلْكٍ يَكُواْمَ غَ ڧَنٜىٰنَ غَمَا نَاسَ نٜىٰ بِسَغَ نُڢِنْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya amsa ya ce, “Kin sani dai sarauta tawa ce. Ni ne kuwa mutanen Isra'ila duka suka sa zuciya zan ci sarautar, amma al'amarin ya sāke, sai sarautar ta zama ta ƙanena, gama tasa ce bisa ga nufin Allah.