1 Kings 2:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yanzu ina da roƙo guda da zan yi gare ki. Kada ki hana mini.” Ta ce, “Sai ka faɗa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَنْذُ دَيْ إِنَدَ ضُواْڧُواْ غُدَا ذُوَا غَرٜىٰكِ، كَدَ كِحَنَ مِنِ؞» بَتْشٜىٰبَةُ تَأَمْسَ تَثٜىٰ «يِمَغَنَرْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yanzu dai ina da roƙo guda zuwa gare ki, kada ki hana mini.”