1 Kings 2:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ci gaba, “In kin yarda, ki yi magana da Sarki Solomon, gama ba zai ƙi jinki ba, ki ce yă ba ni yarinyan nan, Abishag, mutuniyar Shunam, tă zama matata.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰ «كِضُواْڧِ سَرْكِے سُلَيْمَٰنُ يَبَا نِے أَبِشَغْ یَرْ غَرِنْ شُنٜىٰمْ تَذَمَ مَاتَتَ، نَسَنِ بَذَيْڧِ جِنْكِبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ta ce masa, “To, sai ka faɗa.” Sai ya ce, “In kin yarda ki yi magana da sarki Sulemanu, gama ba zai ƙi jinki ba, ki ce ya ba ni yarinyar nan, Abishag, daga Shunem, ta zama matata.”