1 Kings 2:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta ce, “Ina da ɗan roƙon da zan nema ka yi mini. Ina fata ba za ka hana ni ba.” Sai sarki ya amsa ya ce, “Mahaifiyata, sai ki faɗa in ji, ba zan hana miki ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْتَثٜىٰ وَسَرْكِے سُلَيْمَٰنُ «إِنَدَ طَنْ ضُواْڧُواْ دَ ذَنْيِمَكَ؞ إِنَ ڢَاتَا بَذَاكَ هَنَنِبَ؞» سَرْكِے يَثٜىٰ مَتَ «مَامَاتَ، سَيْ كِڢَطَا إِنْجِ، أَيْ، بَذَنْ هَنَكِبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ta ce, “Ina da wani ɗan roƙo a gare ka, kada ka hana mini shi.” Sarki ya ce mata, “Ya tsohuwata, sai ki faɗi abin da kike so, gama ba zan hana miki ba.”