1 Kings 2:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ka kiyaye abin da Ubangiji Allahnka yake bukata. Yi tafiya a hanyoyinsa, ka kiyaye ƙa’idodi, da umarnai, da dokoki, da kuma farillansa, kamar yadda suke a rubuce a Dokar Musa, don ka yi nasara a cikin kome da za ka yi, da kuma inda za ka tafi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ كَيِ أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكَ يَعُمَرْثٜىٰكَ كَيِ؞ كَيِ تَڢِيَ أَ حَنْيَرْسَ؞ كَكِيَايٜىٰ ڧَٰعِدُواْدِنْسَ دَ دُواْكُواْكِنْسَ دَ عُمَرْنَنْسَ دَ غَرْغَطِنْسَ كَمَرْ يَدَّ عَكَ رُبُوتَ ثِكِنْ كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى؞ كَيِ وَنَّنْ دُواْمِنْ كَيَلْوَتَ ثِكِنْ دُكَنْ أَبِنْدَ ذَاكَيِ دَ كُمَ دُكْ عِنْدَ ذَاكَ تَڢِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka yi abin da Ubangiji Allahnka ya umarce ka. Ka yi biyayya da dokokinsa, da umarnansa, kamar yadda aka rubuta a dokokin Musa, domin ka yi nasara da dukan abin da kake yi da inda ka nufa duka,