1 Kings 2:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai sarki ya umarci Benahiya ya ce, “Yi kamar yadda ya faɗa. Ka kashe shi, ka kuma binne shi, ka wanke ni da gidan mahaifina daga laifin jini marasa laifin da Yowab ya zubar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے سُلَيْمَٰنُ يَثٜىٰ «كَيِ أَبِنْدَ يُواْوَبْ يَثٜىٰ؞ كَكَشٜىٰشِ كَبِنّٜىٰ، دُواْمِنْ كَرَبَنِ دَ كُمَ ذُرِيَرْ بَابَنَ دَغَ أَلْحَكِنْ جِنِنْ مَرَسَ لَيْڢِنْدَ يُواْوَبْ يَكَشٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki kuwa ya ce masa, “Ka yi yadda ya ce, ka kashe shi, ka binne shi, ta haka za ka kawar mana da hakkin jinin da Yowab ya zubar ba dalili.