1 Kings 2:41 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da aka faɗa wa Solomon cewa Shimeyi ya bar Urushalima zuwa Gat, har ya dawo.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ عَكَڢَطَا وَ سُلَيْمَٰنُ ثٜىٰوَ شِمٜىٰيِ يَڢِتَ دَغَ عُرُوشَلِيمَ ذُوَا غَتْ حَرْ يَدَاوُاْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da aka faɗa wa Sulemanu, cewa Shimai ya fita Urushalima, ya tafi Gat, ya komo