1 Kings 2:43 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, me ya sa ba ka kiyaye rantsuwar da ka yi ga Ubangiji, ka kuma yi biyayya da umarnin da na ba ka ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، دُوانْمٜىٰ كَڧِ كَكِيَايٜىٰ ضَنْڟُوَارْ دَكَيِ وَ يَهْوٜىٰهْ دَ كُمَ دُواْكَرْدَ نَبَاكَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, me ya sa ka karya rantsuwar da ka yi da sunan Ubangiji, da kuma umarnin da na umarce ka?”