1 Kings 20:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sauransu suka tsere zuwa birnin Afek, inda katangar ya fāɗa a kan mutum dubu ashirin da bakwai. Sai Ben-Hadad ya gudu zuwa birni ya ɓuya a ciki cikin ɗaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَوْرَنْ سُورِيَاوَنْ سُكَ غُدُ ذُوَا ثِكِنْ بِرْنِنْ أَڢٜىٰكْ، سَيْ كَتَنْ‌غَرْ بِرْنِنْ تَڢَاطِ عَكَنْ سُواْجُواْجِ دُبُو عَشِرِنْ دَ بَݣَويْ؞ بٜىٰنْهَدَدْ شِے مَا يَغُدُ يَشِغَ بِرْنِنْ يَٻُيَ عَثِكِنْ وَنِ غِدَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sauran kuwa suka gudu zuwa birnin Afek. Garun birnin kuma ya fāɗa a kan mutum dubu ashirin da bakwai (27,000) waɗanda suka ragu. Ben-hadad kuwa ya gudu ya shiga ƙurewar ɗaki, a cikin birnin.