1 Kings 20:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Fadawansa suka je suka ce masa, “Mun ji an ce sarakunan Isra’ila masu jinƙai ne, bari mu sa tufafin makoki, mu ɗaura igiyoyi a wuyanmu, sa’an nan mu tafi wurin sarkin Isra’ila, wataƙila zai bar ka da rai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شُوغَبَنِّنْ سُواْجُواْجِنْسَ سُكَذُواْ وُرِنْسَ سُكَثٜىٰ «غَاشِ، مُنْجِ ثٜىٰوَ سَرَاكُنَنْ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُنَدَ تَوْسَيِ سُواْسَيْ؞ يَرْدَ مَنَ مُتَڢِے وُرِنْ سَرْكِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سَنْيٜىٰ دَ رِيغُنَنْ نُونَ بَڧِنْ ثِكِ دَ إِغِيَ كٜىٰوَيٜىٰ دَ وُيَنْ كُواْوَ، وَتَڧِيلَ ذَيْ بَرْكَ دَ رَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Fadawansa suka je suka ce masa, “Mun ji an ce sarakunan Isra'ila masu jinƙai ne, bari mu sa tufafin makoki, mu ɗaura igiyoyi a wuyanmu, sa'an nan mu tafi wurin Sarkin Isra'ila, watakila zai bar ka da rai.”