1 Kings 20:35 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta wurin maganar Ubangiji, ɗaya daga cikin ’ya’ya maza na annabawa ya ce wa abokinsa, “Ka buge ni da makaminka,” amma mutumin ya ƙi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بِسَغَ مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ طَيَ دَغَ ثِكِنْ ڧُنْغِيَرْ أَنَّبَاوَا يَثٜىٰ وَوَنِنْسُ «إِنَ ضُواْڧُوانْكَ كَبُغٜىٰنِ!» عَمَّا سَيْ يَڧِ يَبُغٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya umarci wani daga cikin annabawa ya ce wa abokinsa bisa ga umarnin Ubangiji, “Ina roƙonka ka buge ni.” Abokinsa kuwa ya ƙi ya buge shi.