1 Kings 20:36 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai annabin ya ce, โ€œDomin ba ka yi biyayya da Ubangiji ba, da zarar ka bar ni zaki zai kashe ka.โ€ Daga baya mutumin ya tafi, zaki ya same shi, ya kuma kashe shi.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุณูŽูŠู’ ุทูŽูŠูŽ ูŠูŽุซูœู‰ูฐ ยซุชูู†ู’ุฏูŽูŠูŽูƒูœู‰ูฐ ูƒูŽุงฺงู ูƒูŽูŠู ุจููŠูŽูŠู‘ูŽ ุฏูŽ ู…ูุฑู’ูŠูŽุฑู’ ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ุฏูŽุธูŽุฑูŽุฑู’ ูƒูŽุจูŽุฑู’ู†ูุŒ ุฐูŽุงูƒู ุฐูŽูŠู’ ุบูŽู…ู ุฏูŽูƒูŽูŠู’ ูŠูŽูƒูŽุดูœู‰ูฐูƒูŽุžยป ุฏูŽ ูŠูŽุจูŽุฑู’ ุงู”ูŽู†ู‘ูŽุจูู†ู’ุŒ ุณูŽูŠู’ ุฐูŽุงูƒู ูŠูŽุบูŽู…ู ุฏูŽุดู ูŠูŽูƒูŽุดูœู‰ูฐุดูุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai annabin ya ce wa wannan aboki, โ€œDa yake ba ka yi biyayya da muryar Ubangiji ba, da tashinka daga wurina, zaki zai kashe ka.โ€ Da ya tashi daga wurinsa, sai zaki ya gamu da shi, ya kashe shi.