1 Kings 20:42 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce wa sarki, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ka saki mutumin da na ƙudura yă mutu. Saboda haka ranka zai zama a maimakon ransa, mutanenka a maimakon mutanensa.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَنَّبِنْ يَثٜىٰ وَسَرْكِے «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، ‹تُنْدَيَكٜىٰ كَا بَرْ مُتُمِنْ دَ نَارِغَا نَا كٜىٰٻٜىٰ دُواْمِنْ هَلَّكَرْوَ، تُنْدَ كَبَرْشِ دَ رَيْ، تُواْ دَ رَنْكَ ذَاعَ بِيَ أَمَيْمَكُوانْ رَنْسَ دَ رَنْ مُتَنٜىٰنْكَ ذَاعَ بِيَ أَمَيْمَكُوانْ رَنْ مُتَنٜىٰنْسَ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan annabin ya ce wa sarki, “Ubangiji ya ce, ‘Da yake ka bar mutumin da na ƙaddara ga mutuwa ya kuɓuta daga hannunka, haka ranka zai zama a maimakon nasa, mutanenka kuwa a maimakon mutanensa.’ ”