1 Kings 21:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ’yan iska biyu suka zo, suka zauna ɗaura da shi, suka kawo zarge a kan Nabot a gaban mutane, suna cewa, “Nabot ya zagi Allah da sarki.” Saboda haka aka ɗauke shi waje da birnin, aka jajjefe shi da dutse har ya mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ یَنْ إِسْكَرْ نَنْ غُدَا بِيُ سُكَذُواْ سُكَ ذَوْنَ سُكَ ڢُسْكَنْثٜىٰشِ؞ یَنْ إِسْكَرْ نَنْ سُكَ كَٰوُاْ هُجُّواْجِ عَكَنْ نَبُواتْ أَغَبَنْ جَمَعَرْ سُنَ ثٜىٰوَ «كَيْ كَلَعَنْثِ اللَّهْ دَ سَرْكِے؞» سَبُواْدَ حَكَ سُكَ طَوْكٜىٰشِ ذُوَا بَايَنْ غَرِ سُكَ جٜىٰجّٜىٰڢٜىٰشِ دَ دُوَڟُو حَرْ يَمُتُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka fitar da shi daga cikin birni, suka jajjefe shi da duwatsu har ya mutu.