1 Kings 21:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
(Babu wani mutum kamar Ahab, wanda ya ba da kansa ga aikata mugunta a gaban Ubangiji. Yezebel matarsa ce ta zuga shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَڧِيڧَ بَعَسَامُ وَنْدَ يَبَادَ كَنْسَ غَ عَيْكَتَ مُغُنْتَا أَعِدُوانْ يَهْوٜىٰهْ كَمَرْ أَهَبْ بَ، سَبُواْدَ مَاتَرْسَ يٜىٰظٜىٰبٜىٰلْ تَظُغَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Babu wani kamar Ahab da ya ba da kansa ga aikata mugunta a gaban Ubangiji. Matarsa, Yezebel, ita ce ta zuga shi.