1 Kings 21:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya yi abar ƙyama ƙwarai ta wurin bin gumaka, kamar Amoriyawan da Ubangiji ya kora a gaban Isra’ila.)
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَعَيْكَتَ أَبُبُوَ مَاسُ بَنْ ڨَمَ سُواْسَيْ تَوُرِنْ يِنْ سُجَّدَ غَ غُمَكَ، كَمَرْ يَدَّ أَمُواْرِيَاوَا سُكَيِ، وَطَنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَكُواْرَ دَغَ ڧَسَرْ كَاڢِنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَ شِغَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya yi abar banƙyama ƙwarai, ya bi gumaka kamar yadda Amoriyawa suke yi, waɗanda Ubangiji ya kore su a gaban Isra'ilawa.