1 Kings 21:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Ahab ya ji waɗannan kalmomi, sai ya yage rigarsa, ya sa rigunan makoki, ya kuma yi azumi. Ya kwanta a kayan makoki, ya kuma yi tafiya cikin sauƙinkai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ أَهَبْ يَجِ حَكَ، سَيْ يَيَيَّاغٜىٰ رِيغُنَنْسَ، يَسَا رِيغُنَنْ نُونَ بَڧِنْ ثِكِ، يَيِ أَظُمِ، يَكُمَ ݣُونْتَ دَ رِيغُنَنْ نُونَ بَڧِنْ ثِكِ؞ دَيَڢِتَ كُمَ سَيْ يَيِ تَڢِيَ سَنُّ سَنُّ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Ahab ya ji wannan magana, sai ya yage tufafinsa, ya sa na makoki, ya yi azumi, ya kwanta a tsummokin makoki, ya tashi yana tafiya a hankali.