1 Kings 21:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ta rubuta wasiƙu a sunan Ahab, ta buga hatiminsa a kansu, sa’an nan ta aika su ga dattawa da manyan gari waɗanda suke zama a birnin da Nabot yake.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَرُبُوتَ وَسِيڧُ دَ سُونَنْ سَرْكِے أَهَبْ تَبُغَ هَاتِمِنْسَ عَكَيْ؞ تَا رَرَّبَ وَسِيڧُنْ ذُوَا وُرِنْ دَتَّاوَا دَ مَنْيَنْ مُتَنٜىٰ نَبِرْنِنْ دَ نَبُواتْ يَكٜىٰ ذَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ta rubuta wasiƙu da sunan Ahab, ta hatimce su da hatiminsa, sa'an nan ta aika da wasiƙun zuwa ga dattawa da fādawan da suke zaune a birnin tare da Nabot.