1 Kings 22:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ɗan aikan da ya je yă kawo Mikahiya, ya ce masa, “Duba, sauran annabawa suna maganar nasara wa sarki, sai ka ce mutum guda. Bari maganarka tă yarda da tasu, ka kuma yi maganar alheri.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
طَنْ عَيْكَنْدَ يَتَڢِے كِرَنْ مِكَيَ يَثٜىٰ مَسَ «دُكَنْ سَوْرَنْ أَنَّبَاوَا سُنْيِ وَسَرْكِے أَنَّبْثِنْ نَصَرَا، سَيْ كَيْ مَا كَيِ حَكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bafāden da ya tafi kiran Mikaiya ya ce masa, “Ga shi, maganar sauran annabawan iri ɗaya ce, sun yi maganar alheri ga sarki, sai kai ma ka yi magana irin tasu, ka yi maganar alheri ga sarki.”