1 Kings 22:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai sarki ya ce masa, “Sau nawa ne zan sa ka rantse cewa ba za ka faɗa mini kome ba sai dai gaskiya a cikin sunan Ubangiji?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَرْكِے أَهَبْ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ «سَوْ نَوَ ذَنْسَا كَرَنْڟٜىٰ مِنِ دَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ ثٜىٰوَ غَسْكِيَ كَطَيْ ذَاكَ ڢَطَا مِنِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki Ahab kuwa ya ce masa, “Sau nawa zan roƙe ka kada ka faɗa mini kome sai dai gaskiya ta Ubangiji?”