1 Kings 22:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mikahiya ya amsa, “Za ka gane a ranar da ka je ka ɓuya a ciki cikin ɗaki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مِكَيَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «ذَاكَ سَنِ أَ رَانَرْ دَ ذَاكَ غُدُ كَٻُيَ ثِكِ ثِكِنْ وَنِ طَاكِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mikaiya ya ce masa, “A ran nan za ka gani, ka kuma gudu ka shiga har ƙurewar ɗaki don ka ɓuya.”