1 Kings 22:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan sarkin Isra’ila ya umarta, “Ku kama Mikahiya, ku kai shi wurin Amon, shugaban birnin, da wurin Yowash ɗan sarki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے أَهَبْ يَثٜىٰ «عَكَمَ مِكَيَ عَكَيْ شِ وُرِنْ أَمُوانْ ڠُومْنَنْ بِرْنِنْ دَ كُمَ وُرِنْ طَانَ يُواْوَشْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki Ahab ya ce, “Ku kama Mikaiya, ku kai shi wurin Amon, shugaban birnin, da wurin Yowash ɗan sarki.