1 Kings 22:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku ce ga abin da sarki ya ce, ‘Ku sa wannan mutum a kurkuku, kuma kada ku ba shi wani abu sai dai burodi da ruwa, sai na dawo lafiya.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَثٜىٰمُسُ نِے سَرْكِے نَبَادَ عُمَرْنِ أَ سَا مِكَيَ عَكُرْكُكُ؞ كَدَ عَبَاشِ كُواْمٜىٰ سَيْدَيْ طَنْ غُرَاسَ كَطَنْ دَ طَنْ ضُوَ حَرْ سَيْ نَدَاوُاْ لَاڢِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku ce musu su jefa wannan mutum a kurkuku, a riƙa ciyar da shi da abinci kaɗan da ruwan sha kaɗan, har na komo lafiya.”