1 Kings 22:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mikahiya ya furta, “Idan har ka dawo lafiya, to, Ubangiji bai yi magana ta wurina ba.” Ya kuma ƙara da cewa, “Ku lura da maganata, dukanku mutane!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مِكَيَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «عِدَنْ كَدَاوُاْ لَاڢِيَ، تُواْ، بَ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ يَيِ مَغَنَ دَنِے بَ؞» مِكَيَ يَسَاكٜىٰ ثٜىٰوَ «كُواْوَ ڢَا يَجِ أَبِنْدَ نَڢَطَا!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mikaiya kuwa ya ce, “In dai ka komo lafiya, to, Ubangiji bai yi magana da ni ba.” Ya ƙara da cewa, “Kowa ya kasa kunne ga abin da na faɗa.”