1 Kings 22:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sarkin Isra’ila ya ce wa shugabanninsa, “Ba ku san cewa Ramot Gileyad namu ne ba, duk da haka ba mu yi kome ba don mu sāke karɓanta daga sarkin Aram?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے أَهَبْ يَثٜىٰ وَدَتَّاوَنْسَ «مٜىٰيَسَا بَمُ طَوْكِ مَتَاكَنْ مَيْدَ غَرِنْ رَمُواتْ غِلٜىٰيَدْ عَڧَرْڧَشِنْ مُلْكِنْمُبَ؟ كُنْ سَنْ ثٜىٰوَ تَنَ عَيَنْكِنْ ڧَسَرْمُ كُوَ؟ غَاشِ، بَمُيِ كُواْمٜىٰ دُواْمِنْ عَڨُوثٜىٰتَ دَغَ حَنُّنْ سَرْكِنْ سُورِيَ بَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarkin Isra'ila kuwa ya ce wa fādawansa, “Ko kun sani Ramot-gileyad tamu ce, ga shi kuwa, mun yi shiru, ba mu ƙwace ta daga hannun Sarkin Suriya ba?”