1 Kings 22:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da rana tana fāɗuwa, sai kuka ta bazu cikin mayaƙa, “Kowane mutum ya tafi garinsu; kowa ya tafi ƙasarsa!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَڢَاطُوَرْ رَانَ سَيْ شٜىٰلَ تَبِے ثِكِنْ دُكَنْ سُواْجُواْجِنْ ثٜىٰوَ «كُواْوَنٜىٰ مُتُمْ يَكُواْمَ غَرِنْسَ دَ ڧَسَرْسَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wajen faɗuwar rana aka yi wa sojoji shela aka ce, “Kowa ya koma garinsu da ƙasarsu.”