1 Kings 22:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ya tambayi Yehoshafat, ya ce, “Za ka tafi tare da ni don in yi yaƙi da Ramot Gileyad?” Yehoshafat ya amsa wa sarkin Isra’ila, ya ce, “Ni ma kamar ka ne, mutanena kuwa kamar mutanenka, dawakaina kamar dawakanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَهَبْ يَتَمْبَيِ يٜىٰهُواْشَڢَتْ يَثٜىٰ «كُواْ ذَاكَ تَڢِے دَنِے مُيَاڧِ رَمُواتْ غِلٜىٰيَدْ؟» سَرْكِے يٜىٰهُواْشَڢَتْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «إِنَ أَشِرْيٜىٰ مُتَڢِے؞ أَيْ، سُواْجُواْجِنَ سُواْجُواْجِنْكَ نٜىٰ دَوَكِنَ دَوَكِنْكَ نٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma ce wa Yehoshafat, “Za ka tafi tare da ni zuwa wurin yaƙi a Ramot-gileyad?” Yehoshafat ya amsa wa Sarkin Isra'ila, “Ni da kai ɗaya ne, mutanena kuma mutanenka ne, dawakaina kuma naka ne.”