1 Kings 22:46 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kawar da karuwai maza na masujadai da suke kan tuddai waɗanda suka rage tun mulkin mahaifinsa Asa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَوْرَنْ مَظَا دَ مَاتَانْدَ سُكٜىٰيِنْ كَارُوَنْثِ أَوُرَارٜىٰنْ سُجَّدَ وَطَنْدَ سُكَ رَغُ دَغَ زَامَانِنْ بَابَنْسَ أَسَ، يَكَوَرْ دَسُو دَغَ ڧَسَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kori dukan karuwai mata da maza da suka ragu a ƙasar a zamanin tsohonsa Asa.