1 Kings 22:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka sarkin Isra’ila ya tattara annabawa, kamar ɗari huɗu, ya tambaye su, “In kai yaƙi a kan Ramot Gileyad, ko kada in kai?” Suka amsa, “Ka tafi, gama Ubangiji zai ba ka ita a hannunka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَهَبْ يَكِرَا دُكَنْ أَنَّبَاوَا وَجٜىٰنْ طَرِے حُطُ يَثٜىٰ مُسُ «إِنْكَيْوَ رَمُواتْ غِلٜىٰيَدْ يَاڧِ كُواْ إِنْبَرِ؟» سَعَنً دُكَنْسُ سُكَ أَمْسَ سُكَثٜىٰ «كَتَڢِے غَمَا يَهْوٜىٰهْ ذَيْبَادَ عِتَ أَ حَنُّنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Sarkin Isra'ila ya tara annabawa ɗari huɗu, ya tambaye su, ya ce, “In tafi in yi yaƙi da Ramot-gileyad, ko kuwa kada in tafi?” Su kuwa suka ce masa, “Ka haura, gama Ubangiji zai ba da ita a hannunka.”