1 Kings 3:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Solomon ya haɗa kai da Fir’auna sarkin Masar, ya kuwa auri ’yarsa. Ya kawo ta cikin Birnin Dawuda kafin yă gama ginin fadarsa, da haikalin Ubangiji, da kuma katanga kewaye da Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُلَيْمَٰنُ يَنٜىٰمِ حَنْيَرْ ذَمَنْ أَبُواْكِنْ ڢِرْعَوْنَ سَرْكِنْ مَصَرْ تَوُرِنْ عَوْرٜىٰنْ یَرْسَ؞ سُلَيْمَٰنُ يَكَٰوُاْتَ بِرْنِنْ دَاوُدَ تَذَوْنَ أَوُرِنْ، حَرْ سَيْ دَ يَكَمَّلَ غِنِنْ نَاسَ غِدَنْ سَرْكِے دَ غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ دَ كَتَنْغَرْ بِرْنِنْ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sulemanu ya gama kai da Fir'auna, Sarkin Masar, ta wurin aure, domin ya auri 'yar Fir'auna, ya kawo ta birnin Dawuda kafin ya gama ginin gidan kansa, da Haikalin Ubangiji, da garun Urushalima.