1 Kings 3:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ta tashi da tsakar dare ta ɗauki ɗana daga gefena yayinda baiwarka take barci. Sai ta sa shi kusa da ƙirjinta, ta kuma sa mataccen ɗanta kusa da ƙirjina.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ڟَكَرْ دَرٜىٰ سَيْ تَتَاشِ تَ طَوْكِ طَانَ دَغَ غٜىٰڢٜىٰنَ لُواْكَثِنْ دَ نَكٜىٰ بَرْثِ، تَݣُونْتَرْ دَشِ أَغَدُوانْتَ؞ سَيْ تَطَوْكِ طَنْتَ دَ يَمُتُ تَݣُونْتَرْ مِنِ أَغَدُواْنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da tsakar daren sai ta tashi, ta ɗauke ɗana daga wurina, sa'ad da nake barci, ta kai shi gadonta, sa'an nan ta kwantar da mataccen ɗanta a wurina.