1 Kings 5:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Don haka, ka ba da umarni a yanka mini itatuwan al’ul na ƙasar Lebanon. Ma’aikatana za su haɗa hannu da ma’aikatanka, ni kuwa zan biya ka albashin ma’aikatanka kamar yadda ka faɗa. Gama ka san cewa babu wani a cikinmu da ya iya yanka itacen katako kamar Sidoniyawa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ حَكَ، كَاعُمَرْتَ عَيَنْكُواْ مِنِ عِتَتُوَنْ سٜىٰدَ نَڧَسَرْ لٜىٰبَنُوانْ؞ مَعَيْكَتَنَ ذَاسُ حَطَ حَنُّ دَ مَعَيْكَتَنْكَ، نِے كُوَ ذَنْ بِيَاكَ أَلْبَشِنْ مَعَيْكَتَنْكَ كَمَرْ يَدَّ كَڢَطَا؞ غَمَا كَاسَنْ ثٜىٰوَ بَابُوَنِ عَثِكِنْمُ دَ يَ عِيَ يَنْكَ إِتَاثٜىٰنْ كَتَكُواْ كَمَرْ مُتَنٜىٰنْكَ نَ سِدُوانْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka sai ka sa a saro mini itatuwan al'ul na Lebanon. Barorina za su haɗu da barorinka, ni kuwa zan biya ka aikin da barorinka za su yi bisa ga yadda ka ce, gama ka sani ba wani daga cikin mutanena da ya iya saran katako kamar mutanenka.”