1 Kings 6:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A shekara ta ɗari huɗu da tamani bayan fitowar Isra’ilawa daga Masar, a shekara ta huɗu ta mulkin Solomon a bisa Isra’ila, a watan Zif, wata na biyu, Solomon ya fara gina haikalin Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَثِكِنْ شٜىٰكَرَا تَطَرِے حُطُ دَ تَمَٰنِنْ بَايَنْ ڢِتُواْوَرْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ، أَ شٜىٰكَرَا تَهُطُ تَمُلْكٍ سُلَيْمَٰنُ عَ إِسْرَٰٓءِيلَ، أَوَتَنْ ظِڢْ وَنْدَ شِينٜىٰ وَتَنْ بِيُ، سُلَيْمَٰنُ يَڢَارَ غِنِنْ غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A shekara ta arbaminya da tamanin bayan fitowar mutanen Isra'ila daga ƙasar Masar, a shekara ta huɗu ta sarautar Sulemanu, Sarkin Isra'ila, a watan biyu, wato watan Zib, sai Sulemanu ya fara gina Haikalin Ubangiji.