1 Kings 6:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A kan ƙofofin katakan zaitun kuwa ya zāzzāna kerubobi, itatuwa dabino, da furanni buɗaɗɗu, ya kuma dalaye kerubobin, da kuma itatuwan dabinon da zinariya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنْيِ وَڧُواْڢُواْڢِنْ أَدُواْ نَظَانٜىٰ ذَانِنْ حَلِتُّو مَاسُ ڢِكَڢِكَيْ دَ نَ إِتَاثٜىٰنْ دَبِينُواْ دَ نَڢُلَوَ؞ عَكَ كُمَ شَاڢٜىٰ ذَانِ ذَانِنْ ڧُواْڢُواْڢِنْ دَ ظِينَارِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya zazzāna siffofin kerubobi, da na itatuwan dabino, da na furanni a kan ƙofofi duka biyu, sa'an nan ya dalaye duk ƙofofin da zinariya.