1 Kings 6:37 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
An kafa tushen haikalin Ubangiji a shekara ta huɗu, a watan Zif.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنْ كَڢَ تُوشٜىٰنْ غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ أَوَتَنْ ظِڢْ، وَتُواْ وَتَ نَبِيُ، أَ شٜىٰكَرَا تَهُطُ تَمُلْكٍ سُلَيْمَٰنُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A shekara ta huɗu ta sarautar Sulemanu aka kafa harsashin ginin Haikalin Ubangiji a watan biyu, wato watan Zib.