1 Kings 7:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya yi dajiyoyi biyu na zubin tagulla don yă sa a bisa ginshiƙai; kowace dajiya tsayinta kamu biyar ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَيِ كَوُنَ بِيُ نَڧَرْڢٜىٰنْ تَغُلَّ دُواْمِنْ أَسَاسُ عَكَنْ غِنْشِڧَنْ بِيُ طِنْ؞ ڟَيِنْ كُواْوَنّٜىٰنْسُ ڧَڢَا بَݣَويْ دَ رَبِنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma yi dajiya biyu ta zubi da tagulla don a sa a kan ginshiƙan. Tsayin kowace dajiya kamu biyar ne.