1 Kings 7:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya gina fadarsa mai suna Kurmin Lebanon, tsawonsa kamu ɗari, fāɗinsa kamu hamsin, tsayinsa kuma kamu talatin, a bisa jeri huɗu na ginshiƙan itacen al’ul, aka shimfiɗa katakan itacen al’ul a bisa ginshiƙan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَغِنَ وَنِ بَبَّنْ طَاكِنْ تَارُواْ مَيْ سُونَ غِدَنْ كُرْمِنْ لٜىٰبَنُوانْ؞ ڟَوُانْسَ ڧَڢَا طَرِے دَ حَمْسِنْ نٜىٰ، ڢَاطِنْسَ ڧَڢَا سَبَعِنْ دَ بِيَرْ، سَعَنً ڟَيِنْسَ ڧَڢَا أَرْبَعِنْ دَ بِيَرْ نٜىٰ؞ بِمْ نَسِلِنْ غِدَنْ يَنَ عَكَنْ جٜىٰرِ حُطُ نَغِنْشِڧَنْ إِتَاثٜىٰنْ سٜىٰدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma gina wani ɗaki da katakai daga kurmin Lebanon, tsawonsa kamu ɗari, faɗinsa kuma kamu hamsin, tsayinsa kuwa kamu talatin, a bisa jeri huɗu na ginshiƙan itacen al'ul. Aka shimfiɗa katakan itacen al'ul a bisa ginshiƙan.