1 Kings 8:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Sarki Solomon ya tattara dattawan Urushalima a gabansa, da dukan shugabannin kabilu, da shugabannin iyalan Isra’ilawa, domin su kawo akwatin alkawarin Ubangiji daga Sihiyona, Birnin Dawuda.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُلَيْمَٰنُ يَسَا دُكَنْ دَتَّاوَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَ شُوغَبَنِّنْ كُواْوَثٜىٰ ذُرِيَ دَ شُوغَبَنِّنْ غِدَاجٜىٰنْ كَاكَنِّنْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُتَتَّارُ أَوُرِنْسَ أَ عُرُوشَلِيمَ، دُواْمِنْ سُكَٰوُاْ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ يَهْوٜىٰهْ دَغَ بِرْنِنْ دَاوُدَ، وَتُواْ سِهِيُواْنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Sulemanu ya sa dattawan Isra'ila duka, da shugabannin kabilai, da shugabannin dangi dangi na Isra'ila, su hallara a gabansa a Urushalima, domin su kawo akwatin alkawari na Ubangiji daga Sihiyona, birnin Dawuda, zuwa Haikali.