1 Kings 8:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya ce, “Ku yabi Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda da hannunsa ya cika abin da ya yi alkawari da bakinsa ga mahaifina Dawuda. Gama ya ce,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَلْبَرْكَ تَا تَبَّتَا غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ! شِينٜىٰ وَنْدَ تَهَنُّنْسَ يَثِكَ أَلْڧَوَرِنْ بَاكِنْسَ وَنْدَ يَيِ وَبَابَنَ دَاوُدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah na Isra'ila, wanda ya cika alkawarin da ya yi wa tsohona, Dawuda, da ya ce masa,