1 Kings 8:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Ubangiji ya ce wa mahaifina Dawuda, ‘Saboda yana a zuciyarka ka gina haikali domin Sunana, ka yi daidai da ka yi niyyar wannan a zuciyarka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰمَسَ، ‹يَنَ دَݣَوْ دَ كَا يِنِيَّ كَغِنَ مِنِ غِدَا دُواْمِنْ أَغِرْمَمَ سُونَنَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
amma Ubangiji ya ce wa tsohona, Dawuda, ya ji daɗin niyyar da ya yi ta gina Haikali,