1 Kings 8:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Solomon ya tsaya a gaban bagaden Ubangiji, a gaban dukan taron Isra’ila, ya ɗaga hannuwansa sama,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَغَبَنْ تَارُوانْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُلَيْمَٰنُ يَڟَيَ أَغَبَنْ بَغَدٜىٰنْ يَهْوٜىٰهْ ، يَمِيڧَ حَنُّوَنْسَ سَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Sulemanu ya tsaya a gaban bagaden Ubangiji a gaban dukan taron jama'ar Isra'ila. Ya ɗaga hannuwansa sama,