1 Kings 8:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka ji roƙon bawanka da kuma na mutanenka Isra’ila sa’ad da suka yi addu’a, suka fuskanci wannan wuri. Ka ji daga sama, mazauninka, kuma sa’ad da ka ji, ka gafarta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«بَرِ كَجِ ضُواْڧٜىٰ ضُواْڧٜىٰنَ دَ نَجَمَعَرْكَ سَعَدَّ سُكَ ڢُسْكَنْثِ وُرِنَّنْ سُنَ أَدُّعَ؞ بَرِ كَجِيمُ دَغَ سَمَ عِنْدَ كَكٜىٰ ذَمَ، كَجِ كَغَاڢَرْتَا مَنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ka riƙa jin roƙe-roƙen bawanka da na mutanenka Isra'ilawa, idan sun yi addu'a, suna fuskantar wurin nan, sa'ad da ka ji kuma, sai ka gafarta musu.