1 Kings 8:37 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’ad da yunwa ko annoba ta fāɗo a ƙasar, ko burtuntuna, ko fumfuna, ko fāri, ko tsutsa, ko kuwa abokan gāba sun yi musu kwanto, a wani daga cikin biranensu, duk wata cuta, ko ciwon da ya zo,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَيْ يِوُوَ ذَاعَيِ يُنْوَ عَڧَسَرْ، كُواْ بَلَعِ، كُواْ إِسْكَ مَيْ ذَاڢِ مَيْ يَنْڨُونٜىٰ أَمْڢَانِنْ غُواْنَ، كُواْ ڢُمْڢُنَ، كُواْ ڢَارِ، كُواْ كُمَ ڟُڟُواْڟِ سُنْ ڢَاطَوَ أَمْڢَانِنْ غُواْنَرْسُ، كُواْ كُوَ عِدَنْ أَبُواْكَنْ غَابَنْ جَمَعَرْكَ سُنْ شِغَ ڧَسَرْ سُكَ كٜىٰوَيٜىٰ غَرُرُوَنْسُ، كُواْ كُوَ أَݣَويْ ثُوتُتُّكَ دَ رَشِنْ لَاڢِيَ عَثِكِنْ مُتَنٜىٰنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan akwai yunwa a ƙasar, ko kuma akwai annoba, ko burtuntuna, ko fumfuna, ko fāri, ko tsutsa, sun cinye amfanin gona, idan kuma abokan gāba sun kawo wa jama'arka yaƙi har ƙofar birninsu, duk dai irin annoba da ciwon da yake cikinsu,