1 Kings 8:38 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
in suka yi addu’a ko roƙo ta wurin wani daga cikin mutanenka Isra’ila, kowa ya san wahalar zuciyarsa, ya kuma buɗe hannuwansa yana fuskantar wannan haikali,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ وَنِ مُتُمْ كُواْ دُكَنْ جَمَعَرْكَ سُنْيِ أَدُّعَ، كُواْ سُنْيِ ضُواْڧُواْ، سَبُواْدَ سُنْ غَانٜىٰ دَ دَامُوَرْ ذُوثِيَارْسُ حَرْ سُنَ مِيڧَ حَنُّوَنْسُ تَوَنَّنْ غِدَا،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai ka kasa kunne ga addu'arsu. Idan ɗaya daga cikin jama'arka Isra'ila ya matsu a zuciyarsa, ya ɗaga hannuwansa sama yana addu'a wajen wannan Haikali,