1 Kings 8:39 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai ka ji daga sama, mazauninka. Ka gafarta, ka kuma yi wani abu. Ka yi da kowane mutum bisa ga dukan abin da ya yi, tun da yake ka san zuciyarsa (gama kai kaษai ka san zukatan dukan mutane),
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณูููููุฌู ุฏูุบู ุณูู
ู ุนูููุฏู ููููููฐ ุฐูู
ูุ ููุบูุงฺขูุฑูุชูุง ู
ูุณูุ ููุทููููู ู
ูุชูุงููุ ููุจูุฏู ูููุงููู ููุฏูู ููุซูููุซูููุชู ุจูุณูุบู ููุฏูู ููุณููู ุฐููุซูููุงุฑูุณูุ ุณูุจููุงูุฏููููู ููุทููู ููุงุณููู ุชูููุงูููู ุฐููุซูููุงุฑู ู
ูุชูู
ูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai ka ji addu'arsa. Ka kasa kunne gare shi, a wurin zamanka a Sama, ka gafarta masa. Kai kaษai ka san tunanin dukan mutane. Ka yi da kowa bisa ga abin da ya yi,