1 Kings 8:44 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’ad da mutanenka suka tafi yaƙi da abokan gābansu, a duk inda ka aike su, sa’ad da kuma suka yi addu’a ga Ubangiji suna fuskantar birnin da ka zaɓa, da kuma haikalin da na gina domin Sunanka,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَيْ يِوُوَ جَمَعَرْكَ ذَاسُڢِتَ يِنْيَاڧِ دَ أَبُواْكَنْ غَابَنْسُ، دُكْ عِنْدَ ذَاكَ عُمَرْثٜىٰسُ سُتَڢِے؞ عِدَنْ سُنْيِ أَدُّعَ سُنَ ڢُسْكَنْتَرْ وَنَّنْ بِرْنِنْدَ كَذَاٻَا دَ كُمَ وَنَّنْ غِدَنْدَ نَغِنَ دُواْمِنْ أَغِرْمَمَ سُونَنْكَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan jama'arka sun tafi su yi yaƙi da abokan gābansu, idan sun yi addu'a a gare ka, suna fuskantar birnin nan da ka zaɓa, da Haikalin nan wanda na gina saboda sunanka,