1 Kings 8:46 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’ad da suka yi maka zunubi, gama babu wanda ba ya zunubi, ka kuwa yi fushi da su, ka kuma ba da su ga abokin gāba, wanda ya kwashe su kamammu zuwa ƙasarsa, nesa ko kusa;
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَيْ يِوُوَ جَمَعَرْكَ ذَاسُيِ مَكَ ذُنُوبِ، غَمَا بَ طَنْ أَدَمْ دَ بَايَ ذُنُوبِ، كَكُمَيِ ڢُشِے دَسُو كَبَاشٜىٰسُ أَ حَنُّنْ أَبُواْكَنْ غَابَنْسُ، حَرْ عَكَ ݣُوشٜىٰسُ ذُوَا وَتَ ڧَسَا مَيْ نِيسَ كُواْ كُسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan jama'arka sun yi maka zunubi, gama ba mutumin da ba ya yin zunubi, har ka yi fushi da su, ka kuwa bashe su a hannun abokan gāba, har suka kwashe su zuwa bauta a wata ƙasa mai nisa,